Yanzu Ansaki Dr Idris daga kurkuku – Yace wallahi babu gudu babu jada baya

Biyo bayan shafe kusan kwanaki acikin gidan yari bayan wata kotu dake bauchi ta tura malamin kan zargin da ake masa.

Ayanzu dai malamin ya shaki iskar yanci yafito daga gidan kurkukun da ake tsare dashi, bayan cika wasu sharuda da kotun ta gindaya masa.

Anadai tuhumar Dr idris kan kalaman rashin daraja ga fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w wanda hakan ya janyo matukar cece kuce da tashin hankali.

Ga video

Kucigaba da bibiyar shafinmu maisuna Arewajoint domin samun labarai cikin sauki akoda yaushe mungode.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button